in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Najeriya ta aike da ma'aikatan lafiya zuwa kasashen yammacin Afirka uku
2014-12-08 19:36:35 cri


A Najeriya an gudanar da wani gagarumin biki na tura wasu ma'aikatan kiwon lafiya 250, zuwa kasashen yammacin Afirka uku, domin taimaka musu wajen yaki da cutar Ebola, cutar da har yanzu ke ci gaba da yaduwa a wadannan kasashe. Wakilinmu Murtala da ke Najeriya ya tattara labaru a yayin bikin tare da zantawa da karamin ministan lafiya na Najeriya Dr. Khalliru Alhassan, da hamshakin attajirin nan Alhaji Aliko Dangote. Ga hirarsu.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China