in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Tabbas kasar Sin ita ce babbar aminiyar kasashen Afirka
2013-09-01 16:37:55 cri
Zuwa ga sashen Hausa,

Bayan gaisuwa mai tarin yawa dafatan kunanan lafiya.

Bayan inason mika raayina akan irin gudunmawar da kasar Sin ke bawa kasashen AFIRKA , wannan magana tabbas ce idan aka kula da yadda tun daga fara aikin sabbin shugabannin kasar SIN sun kawo ziyara kasashe daban- daban na Afirka tare da basu taimako a fanni-fanni, Sannan akurkusa ziayarar shugabannin kasashen AFIRKA guda biyu wato na Nijireya da na kenya da suka kai kasar Sin da irin da alfanin da wannan ziyara ta kawo. Inafatan wannan alaka zata kara bunkasuwa ta yarda zaa kawar da kasashe yan babakere a Afirka.

Sannan a gaskiya naji dadin shirinku na jiya na inbaku wanda kuka tattauna da Hajiya inna Maryam Ciroma wato matar Malam Adamu Ciroma wacce ta karanta kimiyyar Siyasa tare da yin gwagwarmaya lallai wannan mata jarumace abin kwatance, na karu sosai cikin wannan hira musammam yadda kusa mun karanta abu daya a makaranta.

Nagode. Xie Xie.

ABDULKADIR IBRAHIM.

G.C.L.C.KANO.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China