A watan Maris na shekarar 2013, za a yi babban taron majalisar wakilan jama'ar kasar Sin da babban taron majalisar ba da shawara kan harkokin siyasa ta kasar Sin karo na 12 a birnin Beijing na kasar Sin, a yanzu haka gidan rediyon kasar Sin wato CRI yana gudanar da bincike ta hanyar yanar gizo domin jin ra'ayin jama'a game da abubuwan da suka fi jawo hankalinsu game da wadannan taruka, muna fatan za ku yi kokarin amsa wadannan tambayoyi cikin lokaci.
Ga tambayoyinmu: