in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Shugaban Sin da firaministan kasar sun mika sakon jaje ga kasar Rasha sakamakon hadarin jirgin da ya auku
2019-05-06 20:31:36 cri
Shugaban kasar Sin Xi Jinping, da firaministan kasar Li Keqiang, sun mika sakon ta'aziyya ga takwarorinsu na kasar Rasha, sakamakon hadarin jirgin da ya auku a jiya Lahadi, wanda ya sabbaba rasuwar mutane 41.

Rahotannin sun ce jirgin saman fasinjojin ya kama da wuta ne tun daga sama, sa'an nan ya yi saukar gaggauwa a filin jiragen saman kasa da kasa na Sheremetyevo dake birnin Moscow.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China