in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Dan kasar Sin da aka ba shi sarauta a Nijeriya
2019-05-03 19:52:06 cri





A kwanan baya, an gudanar da bikin karramawa a majalisar masarautar Jiwa da ke Abuja, babban birnin tarayyar Nijeriya, inda aka ba wani dan kasar Sin sarautar "wakilin ayyuka", saboda gudummawar da ya bayar a fannin inganta hadin gwiwar moriyar juna a tsakanin kasar Sin da Nijeriya da ma raya unguwannin wurin.

A biyo mu cikin shirin, domin jin karin haske. (Lubabatu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China