Yayin da ake kara samun tsoffi a cikin al'ummar kasar Sin, hukumomin kula da harkokin jama'a ke kaddamar da matakai, domin inganta hukumomin dake samar da hidima ga tsofaffi, ciki har da kara bude kasuwar kula da manya nan da shekarar 2020.
Ya zuwa karshe shekarar 2018, kaso 48 cikin 100 na hukumomin kula da tsofaffi dake kasar, masu zaman kansu ne.(Ibrahim)