in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
'Yan jaridar kasar Masar sun kai ziyara jihar Xinjiang
2019-02-01 11:53:45 cri

Bisa goron gayyatar da ofishin kula da harkokin watsa labarai na majalisar gudanarwa ta kasar Sin da ofishin jakadancin kasar Sin da ke Masar suka ba ta, daga ranar 25 zuwa ranar 31 ga watan Janairun da ya gabata, wata tawagar 'yan jaridu da ta hada jaridar al-Ahram, da jarida al-Gomhuriya da gidan talabijin na Nilu da sauransu, sun kai ziyara jihar Xinjiang ta kasar Sin.

Bayan da 'yan jaridar suka ganewa idonsu yadda mazauna jihar suke rayuwa cikin jituwa da ma yin hira da dalibai dake cibiyar koyar da ilmin sana'o'i, sun bayyana cewa, matakin da kasar Sin ta dauka na kawar da tsattsauran ra'ayi daga tushe mataki ne mai amfani wajen yakar ta'addanci da kawar da tsattauran ra'ayi a sabon yanayin da ake ciki.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China