in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Tawagar 'yan jaridun da ta ziyarci yankin Xinjiang ta yaba da zaman lafiya da ci gaban yankin
2019-01-17 19:57:18 cri
Wata tawagar sanannun 'yan jaridun daga kasashe 6 da suka ziyaraci yankin Xinjiang na Uygur mai cin gashin kansa dake arewa maso yammacin kasar Sin a kwanakin baya, sun yaba da zaman lafiya da ci gaban yankin.

Tawagar ta ce, nasarar da gwamnatin kasar Sin ta samu wajen kula da harkokin yankin, abin a yaba ne.

'Yan jaridun da suka fito daga kasashen dake hanyar siliki, sun kawo ziyara kasar Sin ne daga ranar 9 zuwa 16 ga watan Janairu. 'Yan jaridun dai sun fito ne daga kasashen Masar da Turkiyya da Afghanistan da Bangladesh da kuma Sri Lanka, inda suka ziyarci mazauna yankin na Xinjiang da kuma cibiyar koyar da sana'o'i. (Ibrahim)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China