in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sanannun 'yan jaridun kasashen dake kan hanyar siliki sun fara ziyara jihar Xinjiang
2019-01-11 14:58:29 cri

Tawagar sanannun 'yan jaridun kasashen dake kan hanyar siliki wadda a yanzu haka ke ziyara kasar Sin, ta ziyarci babban dakin adana kayan tarihi na birnin Urumqi dake jihar Xinjiang ta Uyghur mai cin gashin kanta.

'Yan jaridun sun nuna amincewa da yabo, ga ayyukan kiyaye al'adun gargajiya da aka gada daga kaka da kakanni da ake gudanarwa a wurin.

Tawagar wadda ta soma ziyara a kasar Sin daga ranar 7 ga wata, na kunshe da 'yan jaridu guda 12, wadanda suka zo daga wasu kasashe 6, ciki har da Masar, da Turkiyya, da Pakistan, da Afghanistan, da Sri Lanka da kuma Bangladesh. (Murtala Zhang)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China