Hu ya ce, akwai bukatar daukar matakan da suka dace, ganin yadda aka shafe tsawon lokaci ana tashin hankali a kasar. Yana mai cewa aiwatar da yarjejeniyar zaman lafiyar kasar da aka cimma a watan Satumban shekarar 2018 da sake farfado da tattalin arzikin kasar suna matukar bukatar kudade da goyon bayan. (Ibrahim Yaya)