in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
#Gyare-gyare da bude kofa# Baki 10 sun samu lambobin yabo na yin gyare-gyare da sada zumunta
2018-12-18 10:46:39 cri
A yau Talata, kwamitin koli na jam'iyyar kwaminis ta kasar Sin, da ma majalisar gudanarwa ta kasar suka mika lambobin yabo na yin gyare-gyare da sada zumunta ga wasu baki 10, da suka hada da Alain Merieux, don yaba musu kan kokarinsu na gudanar da mu'amala da hadin gwiwa a tsakanin kasashensu da kasar Sin, da kuma yadda suka sa himma wajen aikin yin gyare-gyare a gida da bude kofa ga kasashen waje na kasar Sin, da nuna godiya ga kasa da kasa kan goyon bayan da taimakon da suka bai wa kasar Sin, a kokarinta na yin gyare-gyare a gida da bude kofa ga kasashen waje.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China