in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Tattaunawa da Louis Muzong dalibin Najeriya dake karatu a Beijing
2019-01-09 08:31:18 cri

A cikin shirinmu na wannan mako, wakilinmu Ibrahim Yaya ya tattauna da Louis Muzong, wani dan Najeriya daga jihar Adamawa wanda a yanzu haka ke karatu a jami'ar cibiyar nazarin kimiyya ta kasar Sin wato University of Chinese Academy of Sciences a birnin Beijing, inda dalibin ya bayyana yanayin karatu da zaman rayuwarsa a kasar. Ga yadda tattaunawar tasu ta kasance.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China