in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ziyarar mai martaba sarki Sunusi Lamido Sunusi a kasar Sin don assasa hanyoyin zuba jari
2018-10-25 09:44:00 cri

Mai martaba sarkin Kano a tarayyar Najeriya Muhammad Sunusi na II ya jagoranci wata babbar tawagar jami'an hukumomi da ma'aikatun gwamnatin jahar Kano domin kawo ziyarar sada zumunta da kulla huldar cinikayya da wasu kamfanonin kasar Sin domin neman amincewarsu don su zuba jari a fannin raya masana'antun jahar Kano.

Tawagar ta ziyarci wasu biranen kasuwancin kasar Sin ciki har da Changsha da Jinan har ma da birnin Beijing, fadar mulkin kasar. Sashen Hausa na gidan radiyon kasar Sin CRI, ya samu zantawa da mai martaba sarkin, inda ya yi tsokaci game da makasudin ziyarar ta wannan karo.

Ga kalaman mai martaba sarki Muhammadu Sunusi na II dangane da wannan ziyarar.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China