A yau ne shugaban kasar Sin Xi Jinping ya gana da babban sakataren MDD Antonio Guterres, gabanin bude taron kolin dandalin hadin gwiwar Sin da Afirka na shekarar 2018 da za a fara daga gobe 3 zuwa 4 ga watan Satumban da muke ciki a nan birnin Beijing na kasar Sin.