Wata sanarwa da sojojin suka raba manema labarai, ta bayyana cewa wasu mayakan kungiyar da dama sun arce da harbin bindiga a jikinsu. Haka kuma wani soja da jami'i guda 1 sun samu raunuka, inda suke karba magani a cibiyar lafiya ta soja.
Sanarwar ta kara da cewa, yanzu haka ana kokarin ganin an kama 'yan ta'addan da suka gudu. (Ibrahim)