in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Morocco da Najeriya sun rattaba hannu kan yarjeniyoyi 3
2018-06-11 21:15:12 cri
Gwamnatocin Morocco da Najeriya sun amince da sanya hannu kan wasu yarjeniyoyi 3, wadanda suka jibanci makamashi, da raya masana'antu da kuma bunkasa noma.

Jaridar kasar Morocco ta "daily Le Matin" ta rawaito hakan a litinin din nan, tana mai cewa sassan biyu, sun rattaba hannu kan yarjeniyoyin ne, yayin wani biki da sarki Mohammed na 6, da shugaban tarayyar Najeriya Muhammadu Buhari suka jagoranta, da yammacin ranar Lahadi a fadar mulki ta birnin Rabat.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China