#Taron SCO#Xi Jinping ya jagoranci shawarwari tsakaninsa da shugabannin kasashe membobin SCO
Yau Lahadi 10 ga wata, an kaddamar da taron majalisar shugabanni kasashe membobin kungiyar hadin-kai ta Shanghai ko kuma SCO a takaice karo na 18, a birnin Qingdao na lardin Shandong, inda shugaban kasar Sin Xi Jinping ya jagoranci shawarwari tare da shugabannin kasashen Rasha, Kazakhstan, Kyrgyzstan, Tajikistan, Uzbekistan, Indiya da kuma Pakistan.(Murtala Zhang)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku