A yau ne a nan birnin Beijing aka shirya wani bikin ba da lambobin yabo ga Sinawan da suka yi fice wajen rubuta labarai da gabatar da kyawawan hotuna game da nahiyar Afirka.
Sakatariyar kwamitin dake bibiyar nasarorin da aka samu kan dandalin hadin gwiwar Sin da Afirka tare da hadin gwiwar gidan rediyon kasar Sin na CRI ne suka shirya wannan biki.
Daga nan dakinmu na watsa shirye-shirye abokin aikimu Ahmed Inuwa Fagam ya tambayi Saminu Alhassan wanda ya halarci wannan biki game da jigo da ma manufar shirya wannan biki.
180524-lambobin-yabo.m4a
|