Mr. Li, wanda shi ne shugaban zaunannen kwamitin majalissar wakilan jama'ar kasar Sin, zai ziyarci kasashen ne bisa gayyatar takwaransa na majalissar wakilan kasar Habasha, da na majalissar dokokin kasar. Sai kuma na majalissar dokokin Mozambique, da kuma na majalissar wakilan kasar Namibia.