A wannan rana kuma, Wang Qimin ya gana da sabon shugaban kwamitin koli na kasar Libya Khaled Al-Meshri, mambar jam'iyyar adalci da raya kasa ya zama shugaban kwamitin a ranar 8 ga wannan wata, an ce wannan kwamiti dai ya samu amincewa daga kasashen duniya wanda ya ba da shawara ga dunkulewar al'ummar Libya.(Amina Xu)