in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin na maraba da masu zuba jari daga ko ina zuwa yanki ciniki maras shinge na Hainan
2018-04-13 21:41:45 cri
Shugaban kasar Sin Xi Jinping, ya gayyaci daukacin masu zuba jari daga dukkanin sassan duniya, da su shiga hada hadar kasuwanci a lardin Hainan, ta yadda za su kasance bangare na gina cibiyar fiton kaya ta gudanar da ciniki cikin 'yanci.

Shugaban na Sin ya bayyana hakan ne a Juma'ar nan, a jawabin da ya gabatar na bikin cikar lardin na Hainan, da yankin raya tattalin arziki na musamman na Hainan shekaru 30 da kafuwa.

Ya ce Sin na maraba da daukacin kasashen duniya, da su shigo domin cin gajiyar damammakin samar da ci gaba, da sakamakon sauye sauye da kasar ke aiwatarwa.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China