in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Iraqi za ta dauki matakin hana IS kai farmaki daga kasar Sham
2018-04-11 13:37:03 cri

Firaministan kasar Iraqi Haider Al-Abadi ya bayyana a jiya cewa, Iraqi za ta dauki dukkan matakan da suka dace don hana masu tsattsauran ra'ayi na dakarun IS su kai farmaki daga kasar Sham.

Haider Al-Abadi ya shaidawa manema labarai cewa, IS ta kan yi aiki a gabashin Sham dake dab da gabar Iraqi, saboda haka Iraqi za ta dauki dukkan matakan da suka dace don tinkarar 'yan ta'addan da kuma kiyaye jama'ar Iraqi. (Amina Xu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China