Shugaban Najeriya zai sake tsayawa takara
Wani babban jami'i a gwamnatin Najeriya, ya tabbatar da cewa shugaban kasar mai ci Muhammadu Buhari, zai sake tsayawa takarar shugabancin kasar, a yayin babban zaben kasar dake tafe cikin shekara mai zuwa.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku