in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Xi Jinping ya jaddada cewa, ba wanda zai hana ci gaban al'ummar kasar Sin
2018-03-20 14:40:25 cri

A safiyar yau Talata, aka rufe zagayen farko na taron majalisar wakilan jama'ar kasar Sin karo na 13 a birnin Beijing, inda shugaba Xi Jinping ya gabatar da jawabi a karon farko tun bayan da ya sake lashe zaben shugabancin kasar ta Sin.

Cikin jawabinsa, Xi ya jaddada cewa, zai ci gaba da aiwatar da ayyukan da kudin tsarin mulkin kasar Sin ya dora masa, yayin da kiyaye al'ummar kasa cikin himma da kwazo, haka kuma, ya yi amanna cewa, babu wanda zai iya hana ci gaban al'ummar kasar Sin bisa hadin gwiwarmu baki daya. (Maryam Yang)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China