Kwanan baya, jakadan kasar Sin dake Najeriya Mista Zhou Pingjian, ya kai ziyara a jihar Sokoto domin inganta dangantakar dake tsakanin kasar Sin da jihohi daban-daban na Najeriya. Wakiliyarmu Amina Xu dake Najeriyar tana cikin tawagar jakadan a lokacin da ya kai ziyarar, kuma ta samu zantawa da gwamnan jihar Sotoko Aminu Waziri Tambuwal.
Ga cikakkiyar hirar tasu.
180228-sokoto.m4a
|