in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
MDD: Mai yiwuwa mutane 90 sun hallaka sakamakon nutsewar wani kwale kwale a gabar ruwan Libiya
2018-02-02 20:17:43 cri
Hukuma mai kula da harkokin bakin haure ta MDD, ta ce mai yiwuwa ne wasu 'yan cin rani da yawan su ya kai 90 sun hallaka, bayan da kwale kwalen da suke ciki ya nutse a gabar ruwan kasar Libiya da sanyin safiyar Juma'ar nan.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China