in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Majalisar ba da shawara kan harkokin siyasar kasar Sin za ta gudanar da taronta a watan Maris
2018-01-30 19:34:57 cri
Majalissar ba da shawara kan harkokin siyasa ta jama'ar kasar Sin za ta gudanar da taronta na shekara shekara a ranar 3 ga watan Maris na shekarar nan da muke ciki.

An yanke hukuncin gudanar da taron ne yayin taron zaunannen kwamitin majalisar a farkon watan nan da muke ciki.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China