in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Hira da Abubakar Shehu Bangaje dan Najeriya dake karatu a birnin Beijing
2018-02-22 15:41:04 cri

A wannan mako, shirin Sin da Afirka ya karbi bakuncin wani dalibi ne mai suna Abubakar Shehu Bangaje dan asalin jahar Zamfara dake tarayyar Najeriya wanda a halin yanzu yake karatun digirinsa na biyu a fannin fashar zane-zane a jami'ar China North University of Technology, wato jami'ar nazarin fasaha dake birnin Beijing fadar mulkin kasar Sin. Kuma a zantawarmu da shi ya bayyana yanayin dalibta a nan kasar Sin da yanayin karatu a kasar ta Sin, har ma ya bada shawarwari ga matasa wajen amfani da basirar da Allah ya huwace musu wajen kafa sana'oin da zasu dogara da kansu.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China