in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kasar Sin tana goyon bayan tattaunawar Koriya ta Arewa da ta kudu
2018-01-11 20:52:01 cri
Shugaba Xi Jinping na kasar Sin ya bayyana cewa, har kullum kasarsa tana goyon bayan ingantuwar hulda tsakanin Koriya ta Kudu da makwabaciytar ta Arewa da ma yadda suke kokarin sasantawa da yin hadin gwiwa.

Shugaba Xi wanda ya bayyana hakan yayin zantawa ta wayar tarho da takwaransa na Koriya ta Kudu Moon Jea-in, ya ce kasar Sin tana goyon bayan yadda sassan biyu ke tattaunawa da yin musaya, matakin da sannu a hankali zai kai ga warware batun zirin Koriya.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China