in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Majalisar gudanarwar kasar Sin ta bayar da takardar bayani kan ci gaban aikin kare hakkin bil Adama a kasar
2017-12-15 14:36:06 cri
Ofishin kula da harkokin labarai na majalisar gudanarwar kasar Sin a yau Jumma'a ta kaddamar da takardar bayani mai taken sabon ci gaban aikin samar da dokokin kare hakkin bil Adama a kasar Sin.

Takardar ta ce, cikin shekaru da dama da suka wuce, kasar Sin ta tsaya kan manufar tafiyar da harkokin kasa bisa doka, a wani kokari na mayar da kasar matsayin wadda ke gudanar da harkokinta bisa doka, kuma ta yi ta samun ci gaba ta fannin kiyaye hakkin bil Adama bisa dokoki.(Lubabatu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China