171208Ahmad1208.m4a
|
Wakilin sashen Hausa na gidan radiyon kasar Sin CRI, Ahmad Fagam, ya samu zantawa da mataimakin babban sakataren hukumar shara'a na jamhuriyar Nijer Malam Ibrahim Jeah, wanda ya bayyana irin alfanun da kasashen Afrika zasu samu game da wannan muhimmin taro da aka shirya a birnin Beijing.
Ga yadda hirar tasu ta kasance.