in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin za ta tsaya ga bin hanyar kanta wajen kare hakkin bil Adam
2017-12-07 20:47:38 cri
Ministan harkokin waje na kasar Sin Mr. Wang Yi, ya ce kasar Sin ta samu ci gaba na a zo a gani, tare kuma da cimma gaggarumar nasara ta fannin kare hakkin bil Adam, a karkashin jam'iyyar Kwaminis ta kasar tun bayan kafuwar jamhuriyar jama'ar Sin, kuma dalili shi ne yadda ta tsaya tsayin daka a kan bin hanyar da ke da sigar musamman ta kasar.

Ministan ya fadi haka ne, a lokacin da ya gabatar da jawabi a gun taron dandalin tattaunawa game da kare hakkin bil Adam a tsakanin kasashe maso tasowa karo na farko, wanda aka bude yau Alhamis a nan birnin Beijing.(Lubabatu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China