Sojojin Masar sun halaka 'yan ta'adda 14
Rahotanni daga Masar na cewa, an kashe a kalla 'yan ta'adda 14 baya ga wasu 14 kuma aka kama, yayin wani samame da sojoji da 'yan sandan kasar ta Masar suka kaddamar a ciki da kusan arewacin lardin Sinai.(Ibrahim)
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku