Wakilin hukumar ta WHO a Somalia Ghulam Popal, ya ce ana fuskantar babbar matsala ta yaduwar cututtuka musamman tsakanin mutanen da suka rasa matsugunnan su, da ma sauran marasa galihu wadanda talauci da karancin abinci mai gina jiki ke addaba.
![]() |
|
|
||||||
![]() |
|
|
2017-11-06 20:23:10 | cri |
Wakilin hukumar ta WHO a Somalia Ghulam Popal, ya ce ana fuskantar babbar matsala ta yaduwar cututtuka musamman tsakanin mutanen da suka rasa matsugunnan su, da ma sauran marasa galihu wadanda talauci da karancin abinci mai gina jiki ke addaba.
Webradio | ||||
|
||||
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm) |