Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi zai kai ziyarar aiki Vietnam, daga yau Alhamis zuwa gobe Juma'a.
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin ne ya bayyana haka yau da safe. (Fa'iza Mustapha)
|
||||||||
|
|
2017-11-02 15:23:48 | cri |
Ministan harkokin wajen kasar Sin Wang Yi zai kai ziyarar aiki Vietnam, daga yau Alhamis zuwa gobe Juma'a.
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Sin ne ya bayyana haka yau da safe. (Fa'iza Mustapha)
Webradio | ||||
|
||||
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm) |