in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
An sanya biranen kasar Sin hudu cikin jerin birane masu kirkire-kirkire na duniya
2017-11-01 15:38:37 cri
Hukumar UNESCO a jiya Talata ta bayar da sanarwa, inda ta sanya birane hudu na kasar Sin da suka hada da Changsha, da Macao, da Qingdao da kuma Wuhan, cikin jerin birane masu kirkire-kirkire na duniya, don nuna muhimmancin kirkire-kirkire a wajen tabbatar da dauwamammen ci gaban birane.

Ban da haka, an kuma sanyan birane 9 na Afirka a cikin wannan jadawali.(Lubabatu)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China