in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kyautata layin dogo tsakanin Tanzaniya da Zambiya zai kawo moriya ga Sin da Afirka
2017-11-01 15:02:16 cri
Sakamakon karfafar hadin-gwiwa tsakanin kasar Sin da kasashen Afirka, a 'yan shekarun nan, kasar Sin na kara inganta samar da manyan ababen more rayuwar jama'a a kasashen Afirka daban-daban. Amma idan mun dubi tarihi, za mu iya gano cewa, a shekaru 40 da suka gabata, kasar Sin ta taba bada tallafin shimfida wani katafaren layin dogo a nahiyar Afirka, wanda ya zama wani abun dake shaida dadadden zumunci da kyakkyawar hulda tsakanin Sin da Afirka. Wannan shi ne, layin dogon da ya hada Tanzaniya da Zambiya. A cikin shirinmu na wannan mako, za mu kawo muku wani labari, dangane da yadda wannan layin dogo ke kawo kawo moriya ga jama'ar Afirka da kasar Sin.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China