in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
#BRICS# Yau za a bude taron tattaunawa tsakanin kasashen BRICS ta fuskar masana'antu da kasuwanci a Xiamen
2017-09-03 14:37:36 cri
Za a bude taron tattaunawa tsakanin kasashen BRICS ta fuskar masana'antu da kasuwanci yau da yamma a birnin Xiamen dake lardin Fujian na kasar Sin.

Shugaban kasar Sin Xi Jinping ne zai halarci bikin bude taron, tare da ba da jawabi. (Tasallah Yuan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China