in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mai martaba sarkin Kano ya gana da mataimakin shugaban majalisar ba da shawara kan harkokin siyasar kasar Sin
2017-08-16 16:42:06 cri

Yau Laraba da yamma, mai martaba sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ya gana da mataimakin shugaban majalisar ba da shawara kan harkokin siyasar kasar Sin kuma gwamnan babban bankin kasar Mista Zhou Xiaochuan a Beijing. Mai martaba sarkin Kano ya ce, yana fatan ganin karin kamfanonin kasar Sin su je Kano, su zuba jari a fannonin kere-kere, mulmula karafa, sarrafa takalma, saka tufafi da makamantansu.(Murtala Zhang)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China