in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Asusun IMF ya yaba wa kasar Sin kan nasarorin da ta samu ta fannin yin kwaskwarima
2017-08-16 13:04:44 cri
A jiya Talata ne asusun ba da lamuni na duniya (IMF) ya bayyana cewa, tattalin arzikin kasar Sin na kara samun ci gaba mai dorewa, kuma kasar ta samu ci gaba a gyare-gyaren da take yi a fannoni da dama, ana kuma hasashen bunkasuwar tattalin arzikin kasar zai kai kimanin kashi 6.7% a wannan shekara.

Asusun ya bayyana haka ne bayan da ya kammala yin shawarwari dangane da tattalin arziki da manufofi tare da kasar ta Sin.

Bayan shawarwarin, asusun na IMF ya bayyana cewa, sakamakon wasu manufofi da karuwar bukatun waje da kuma ci gaban gyare-gyaren da ake gudanarwa a cikin gida, ana hasashen tattalin arzikin kasar zai bunkasa sosai. (Lubabatu Lei)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China