in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Kwamitin sulhu ya yi Allah wadai da harin ta'addanci a Burkina Faso
2017-08-15 14:53:11 cri
Kwamitin sulhu na MDD, a ranar Litinin yayi Allah wadai da harin ta'addanci da aka kaddamar a Ouagadougou, babban birnin kasar Burkina Faso, wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutane 18.

Kasar Faransa da wasu kasashen Afrika 5 da suka hada da Burkina Faso, Chad, Mali, Mauritania da Nijer, a watan da ya wuce suka cimma matsaya na kaddamar da runduna ta musamman mai yaki da 'yan tada kayar baya masu tsattsauran ra'ayi a yankin Sahel. (Ahmad)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China