in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mai Martaba sarkin Kano ya ganewa idonsa al'adar hada shayi irin ta kasar Sin
2017-08-12 16:58:51 cri

A ci gaba da ziyarar da yake a kasar Sin, inda yanzu haka yake birnin Shenzhen, a yau Asabar, Mai Martaba sarkin Kano Mal. Muhammadu Sanusi na Ⅱ, da tawagarsa, sun ganewa idanunsu al'adar hada shayi irin ta kasar Sin.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China