in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Ziyarar Ibrahim Yaya a cibiyar nazarin harkokin Afirka ta ZJNU
2017-08-12 15:55:51 cri

An kafa cibiyar nazarin al'amuran Afirka ta jami'ar horar da malamai ta lardin Zhejiang(ISAZNU) ne a watan Satumban shekarar 2007 karkashin kulawar ma'aikatun Ilimi da na harkokin wajen kasar Sin.

Cibiyar na da masu bincike na din-din-din sama da ashirin wadanda ke gudanar da bincike a fannoni daban-daban kamar harkokin siyasar Afirka,da hadin gwiwar kasa da kasa, tattalin arziki, tarihi, da al'adun Afirka.

Darektan cibiyar Liu Hongwu ya ce, cibiyar tana kuma hadin gwiwa da jami'o'i da masana, cibiyoyin bincike da kafofin watsa labarai na nahiyar Afirka da nufin cimma nasarar manufofin da aka sanya a gaba.(Ibrahim Yaya)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China