in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mai martaba sarkin Kano ya ziyarci bikin bayyana nasarori da ci gaban da Shenzhen ta samu
2017-08-12 12:16:03 cri

Mai martaba sarkin Kano Muhammadu Sanusi na Ⅱ, na ci gaba da ziyarar aiki a birnin Shenzhen na lardin Guangdong dake kudancin kasar Sin, kuma da safiyar yau Asabar ne ya ziyarci babban dakin adana kayan tarihi na birnin Shenzhen, inda ya ganewa idansa manyan nasarori da ci gaban da Shenzhen ta samu, musamman bayan kasar Sin ta fara aiwatar da muhimmiyar manufar gyare-gyare a gida da bude kofa ga kasashen waje a shekara ta 1978.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China