in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Mai martaba sarkin Kano na ci gaba da ziyara kasar Sin
2017-08-11 19:46:33 cri

 

Yau Jumma'a ce rana ta biyu, da mai martaba sarkin Kano Muhammadu Sanusi II ke ci gaba da ziyara a nan kasar Sin, inda ya bar birnin Guangzhou ya zuwa birnin Shenzhen dake lardin Guangdong don ci gaba da rangadi. A yau, tawagar mai martaba sarkin Kano ta ziyarci shahararren kamfanin sadarwa na kasar Sin Huawei, gami da yankin cinikayya maras shinge mai suna Qianhai dake birnin Shenzhen. Wakilinmu Murtala Zhang ya samu damar zantawa da mai martaba sarkin. Ga kuma yadda ta kasance.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China