170810-Sarkin-Kano-ya-sauka-birnin-Guangzhou-murtala.m4a
|
A yau Alamis,mai martaba sarkin Kano Muhammadu Sanusi na biyu ya isa birnin Guangzhou dake kudancin kasar Sin, inda ya fara ziyararsa a kasar.Karamin jakadan tarayyar Najeriya a birnin Guangzhou Wale Oloko ya je tarbar tawagar sarkin mai kunshe da manyan kusoshi 8 a filin saukar jiragen sama dake Guangzhou.(Murtala Zhang)