in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Najeriya na fuskantar barazanar sake tsunduma cikin matsalar tattalin arziki idan aka gaza daukar matakai
2017-07-27 11:14:11 cri
Najeriya, kasa mafi yawan al'umma a nahiyar Afrika, ana fargabar zata iya fuskantar barazanar sake tsunduma cikin matsalar tattalin arziki na lokaci mai tsawo muddin ba'a dauki kwararan matakan tafiyar da al'amurran kudaden kasar yadda ya kamata ba, inji wani jami'in kasar.

Alkaluman hasashen tattalin arzikin kasar sun nuna cewa, an samu farfadowa daga komadar tattalin arzikin da kasar ta shiga a rukunin watanni uku na biyu na wannan shekara, kamar yadda gwamnan babban bankin Najeriyar CBN, Godwin Emefiele, ya shedawa 'yan jaridu a lokacin taron kwamitin tsara al'amurran kudin kasar MPC a Abuja, babban birnin kasar.

A cewar kwamitin, saukaka harkokin tafiyar da kudaden kasar MPR, zai iya bayyana kokarin kwamitin wajen samar da cigaba da samar da ayyukan yi ta hanyar karfafa matakan samar da rancen kudade wanda zai iya yin tasiri game da tattalin arziki na zahiri.

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China