in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Yankin tattalin arziki da cinikayya na Suez a Masar
2017-06-22 17:40:59 cri

Asusun raya Afirka na kasar Sin da kamfanin TEDA na birnin Tianjin na kasar Sin, sun zuba jari a tare don gina yankin tattalin arziki da cinikayya na Suez dake kasar Masar, inda ake kokarin raya sana'o'in da suka shafi kayan wutar lantarki, da samar da tufafi, da na'urorin da ake amfani da su a kamfanonin samar da man fetur da sauransu, lamarin da ya samar da guraban ayyukan yi ga mazauna wurin kusan dubu biyu.
Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China