Liu ya bayyana hakan ne yayin taron da kwamitin sulhun MDD ya kira kan batun kare fararen hula da ma'aikatan lafiya da kuma na'urorin tsaro a yayin rikice-rikice. Ya kuma bayyana cewa, Sin na goyon bayan gamayyar kasa da kasa su dauki kwararan matakai, don ba da kariya ga fararen hula da ma'aikatan lafiya da ma na'urorin tsaro.(Lubabatu)