in Web hausa.cri.cn
ShigaZaman RayuwaAfirka a YauSin Ciki da WajeAmsoshin TambayoyiWasannin Motsa JikiChina ABC::: TSOHO :::
Sin na shirin tura tawaga ta 5 ta dakarun wanzar da zaman lafiya zuwa Mali
2017-07-03 10:56:14 cri
Kasar Sin ta shirya tura tawaga ta 5 mai kunshe da dakaru 395, wadda za ta yi aikin wanzar da zaman lafiya a kasar Mali karkashin tawagar MDD.

Rahotanni na cewa, za a aike da tawagar ne cikin rukunoni biyu, za kuma ta yi aiki na tsawon shekara guda. Kaza lika dakarun za su bar nan kasar Sin nan gaba cikin wannan wata na Mayu.

Dakarun dai na kunshe da sojoji injiniyoi, da dakarun tsaro da na lafiya. Wannan ne dai karo na 5 da kasar Sin za ta aike da dakarun ta na wanzar da zaman lafiya zuwa Mali. (Saminu Hassan)

Labarai masu Nasaba
Ra’ayoyinku
  Webradio
Saurare (GMT 11:30pm - 12:30pm)
Bayanai da Dumi-dumi
© China Radio International.CRI. All Rights Reserved.
16A Shijingshan Road, Beijing, China